Allah mai tausasawa ne

Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion

Mai Tausasawa Mai tausasawa bayinsa.. �Allah mai tausasawa bayinsa ne� (Asshuura : 19) Yana ba su abin da yake alheri a cikin addininsu da duniyarsu, ya kuma kare su daga abin da yake sharri gare su a duniyarsu da addininsu. Mai tausasawa Gannai ba sa iya riskarsa, shi ne yake riskar gannai� �Gannai basa iya riskarsa, shi ne yake iya riskar gannai, shi mai tausasawa masani mai ba da labari� (Al-an�am : 103) �Mai tausasawa� Ya san voyayyun abubuwa, yana lissafa qananan ayyuka, babu wani abu da zai vuya gare shi da dare ko rana. Ya san abin da ya dace da bayinsa, qanana da manya, yana tausaya musu. Mai tausasawa Yana tausasawa bayinsa idan ya hukunta wani lamari, yana taimaka musu idan ya qaddara abu, yana buxe musu qofofin farin ciki idan lamarin ya tsananta, ya kawo musu sauki idan lamari ya ta�azzara. Lallai Shi ne Allah mai tausasawa

Recent Profiles

糖心Vlog 官网

糖心vlog 官网

View Profile

Emme Skin Studio

Emme Skin Studio

View Profile

88CLUB

88club

View Profile

Evan Smith

Evan Smith

View Profile

Vic88 tv

Vic88 Tv

View Profile

2scan

2scan

View Profile

Casiano Real Estate LLC

Casiano Real Estate Llc

View Profile

YouWell Connective

Youwell Connective

View Profile