Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion
Mai Tausasawa Mai tausasawa bayinsa.. �Allah mai tausasawa bayinsa ne� (Asshuura : 19) Yana ba su abin da yake alheri a cikin addininsu da duniyarsu, ya kuma kare su daga abin da yake sharri gare su a duniyarsu da addininsu. Mai tausasawa Gannai ba sa iya riskarsa, shi ne yake riskar gannai� �Gannai basa iya riskarsa, shi ne yake iya riskar gannai, shi mai tausasawa masani mai ba da labari� (Al-an�am : 103) �Mai tausasawa� Ya san voyayyun abubuwa, yana lissafa qananan ayyuka, babu wani abu da zai vuya gare shi da dare ko rana. Ya san abin da ya dace da bayinsa, qanana da manya, yana tausaya musu. Mai tausasawa Yana tausasawa bayinsa idan ya hukunta wani lamari, yana taimaka musu idan ya qaddara abu, yana buxe musu qofofin farin ciki idan lamarin ya tsananta, ya kawo musu sauki idan lamari ya ta�azzara. Lallai Shi ne Allah mai tausasawa
Xanhchintv
Red88 Wio
Socolive Tv Trá»±c Tiếp Bóng Äá
Tvvlxx Com
Agå°Šé¾™
Qq88
Hkcashcasino Com
Hargatoto Bandar Slot Online
8xbet
Telviox Genius Communications