Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion
Son Allah mai girma da buwaya Allah yana cewa : �Daga cikin mutane akwai waxanda suke riqon wasu kishiyoyi koma bayan Allah, suna son su kamar yadda suke son Allah, waxanda suka yi imani sun fi tsananin son Allah�. (Albaqra : 165) Idan bawa ya san girman siffar Ubangiji sai ranshi ya karkata zuwa gare shi, ya ratayu da shi, zuciya ta farin ciki da sanin Ubangijinta, saboda kamalarsa da kyansa, sai bawa ya ji daxin zancen Allah, ya samu hutu ta hanyar kiran shi, da fata gare shi da tsoronsa, saboda son Allah duk yana kawo haka, sai ka samu bawa yana son Allah, yana son abin da Allah yake so, yana son wanda Allah yake so. Bai halatta ga wani ba ya faxi komai akan zatin Allah, ko ya siffata shi sai da abin da ya siffata kanshi da shi, kada ya faxi komai a kan Allah da ra�ayinsa, Allah Maxaukakin Sarki Ubangijin Talikai. Imam Abu Hanifa
Carter Capner Law
James Hua
Yo88
Selfdrive Qatar
Front Desk
Smk Capital Management
123bt1 Com
Ooralea Dental Care Mackay
Ga88 Tw
Slot365 Pro