Imani da Manzannin Allah Waxanda suke sanar da mutane Allah.

Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion

Domin su ne masu isar da saqon Allah, waxanda ya aiko, mu yi imani da su gabaxaya, Allah ya ce, �Ba za mu bambanta wani daga cikinsu ba� (Baqara : 285) Allah ya aiko manzanni tare da littattafai saboda su zama haske ga mutane, ya aiko Ibrahim da takardu (Suhuf) Dawud da Zabura, Musa da Attaura, Isa da Injila, Muhammad (S.A.W) da littafi, gagara koyo Alqur�ani mai daraja. Allah ya ce, �Wani littaffi ne da an kyautata ayoyinsa sannan aka rarrabe su daga wajen mai Hikima Masani� (Hud : 1) Allah ya sanya shi (Alqur�ani) shiriya da haske da albarka da hujja, Allah ya ce, �Wannan littafi ne mun saukar da shi mai albarka ku bi shi, ku ji tsoron Allah, ko kwa samu rahama� (Al-an�am : 155) Ya kuma cewa, �Ya ku mutane haqiqa hujja ta zo muku daga Ubangijinku, ya kuma saukar muku da haske mabayyani� (Annisa�i :174)

Recent Profiles

Stardeck Group

Stardeck Group

View Profile

32wincapital1

32wincapital1

View Profile

lode247top

Lode247top

View Profile

ONBET

Onbet

View Profile

Lisa Bestic

Lisa Bestic

View Profile

Miles Wooten

Miles Wooten

View Profile

Kjeldgaard Joyner

Kjeldgaard Joyner

View Profile

Barefoot Kenney

Barefoot Kenney

View Profile

Flanagan Munksgaard

Flanagan Munksgaard

View Profile

Lindsey Caspersen

Lindsey Caspersen

View Profile