Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion
Ka Kiyaye Allah Sai Ya Kiyaye Ka An karvo daga Abdullahi xan Abbas � Allah ya yarda da shi � ya ce, Manzon Allah (S.A.W) wata rana ya goya ni akan abin hawa, sai yace, �Ya kai xan yaro zan sanar da kai wasu kalmomi. Ka kiyaye (addinin) Allah, Allah kiyayeka, kiyaye (addinin) Allah za ka sami Allah kusa da kai, idan za ka yi roqo, to roqi Allah, idan zaka nemi taimako, ka nema a wajen Allah, ka sani cewa da al�umma za ta haxu akan ta amfaneka da wani abu, to da baza ta amfaneka da komai ba sai da abin da Allah ya rubuta maka, hakama da al�umma zata haxu akan ta cuce ka da wani abu, to da baza ta cuce ka ba, sai da abin da Allah ya rubuta zai same ka, an xaga alqaluma, takardun sun bushe� Tirmizi ne ya rawaito shi
Steam Deck2z
98win Business
Go88 - Link Truy Cập Game Bài Đổi Thưởng
Verve Dental-clinic
Debjani Hansda
Win Pot
Ric79
Cà Khịa Tv Zz
Orange Dha Branch
Sunwin