Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion
Samun kariyar Allah da yake bawa waliyyansa da masoyansa muminai : �Haqiqa Allah yana kare waxanda suka yi imani� (Al-hajj : 38) Misalin haka : Kariyar da Allah ya bawa Annabinsa Muhammad (S.A.W) a lokacin hijirarsa, da kariyar da ya ba wa Badaxayinsa Ibrahim (S.A.W) lokacin da aka jefa shi cikin wuta. 5-Samun xaukaka a addini da samun jagoranci a cikinsa, Allah yana cewa, �Muka sanya su jagorori suna shiryuwa da umarninmu yayin da suka yi haquri� (Assajdah : 24) Babban abin da yake nuna haka, jagorancin masu addini da yaqini, Allah ya tabbatar da ambatonsu, ya tabbatar da abin da suka bari a baya, alhali suna qarqashin qasa a binne, jikkunansu basa nan, amma gurabunsu da labarukansu suna nan a raye. Rayuwar da ba imani mutuwa ce tabbatacciya. Kwayar idon da ba imani makanta ce. Harshen da Imani bebe ne. Hannun da ba imani shanyayye ne. 6-Samun Son da Allah yake wa Muminai. Allah Ta�ala ya ce dangane da muminai, �Yana son su, suna son shi� (Al-ma�idah : 54).
Anna Patel Psychotherapy
Sacramento Cpa Tax & Business Services
Bloomja Esthetics
Bills Tree Removal
Vishwakarma Event Studio
Gsline Tours
Datasupport Stockholm
Goldankauf 24h
Go88b Sa Com
Tk666