Fa'idojin Imani

Islamkingdom_ar01 Dec, 2019Religion

Samun kariyar Allah da yake bawa waliyyansa da masoyansa muminai : �Haqiqa Allah yana kare waxanda suka yi imani� (Al-hajj : 38) Misalin haka : Kariyar da Allah ya bawa Annabinsa Muhammad (S.A.W) a lokacin hijirarsa, da kariyar da ya ba wa Badaxayinsa Ibrahim (S.A.W) lokacin da aka jefa shi cikin wuta. 5-Samun xaukaka a addini da samun jagoranci a cikinsa, Allah yana cewa, �Muka sanya su jagorori suna shiryuwa da umarninmu yayin da suka yi haquri� (Assajdah : 24) Babban abin da yake nuna haka, jagorancin masu addini da yaqini, Allah ya tabbatar da ambatonsu, ya tabbatar da abin da suka bari a baya, alhali suna qarqashin qasa a binne, jikkunansu basa nan, amma gurabunsu da labarukansu suna nan a raye. Rayuwar da ba imani mutuwa ce tabbatacciya. Kwayar idon da ba imani makanta ce. Harshen da Imani bebe ne. Hannun da ba imani shanyayye ne. 6-Samun Son da Allah yake wa Muminai. Allah Ta�ala ya ce dangane da muminai, �Yana son su, suna son shi� (Al-ma�idah : 54).

Recent Profiles

Cleanholics Integrated Cleaning Solutions INC

Cleanholics Integrated Cleaning Solutions Inc

View Profile

Thriving Garden Design Inc

Thriving Garden Design Inc

View Profile

VK88 CLICK

Vk88 Click

View Profile

Pin-up Bangladesh

Pin-up Bangladesh

View Profile

Cổng Game Iwin

Cổng Game Iwin

View Profile

Alam Resort Cam Ranh

Alam Resort Cam Ranh

View Profile

Business Manager

Business Manager

View Profile

Paymedics

Paymedics

View Profile

Victor Perceguino

Victor Perceguino

View Profile

Boston Notary Service

Boston Notary Service

View Profile